Shugaban addinin Iran, Ayotollah Ali Khamenei, jiya Asabar ya ce Isira’ila na aikata “babban laifi na marasa kunya” ga yara ...
A yau shirin ya dora ne akan tattaunawar da Sarfilu Hashim Gumel ya yi da masani a harkar sufurin jiragen sama, malam Usman ...
Hukumar EFCC a Najeriya ta jaddada cewa ta na neman tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ruwa a jallo, akan zargin ...
A yau Asabar ake yin zaben kujerar gwamna a jihar Edo da ke yankin Niger Delta a Najeriya cikin tsauraran matakan tsaro, ko ...
A shirin Tubali na wanan makon mun ci gaba da duba kan tabarbarewar tsaro a Nijar inda wasu 'yan ta'adda a kan babura suka ...
Jami’an tsaro na ci gaba da samun galaba a yaki da ‘yan bindigar da suke addabar jihar Zamfara, inda suke dada kama su, da ...
Dattijon Arewacin Najeriya kuma tsohon hafsan hafsoshin Najeriya Janar Theophilus Danjuma mai ritaya ya bukaci shugabannin ...
Labarin Seaman Abbas Haruna mai cike da abin tausayi wanda aka nuna a shirin ‘Brekete’ ya sa kwamitin majalisar wakilai na ...
Shirin Domin Iyali na wannan makon ya dora ne akan tattaunawa kan batun kai yara kanana da ba su mallaki hankalinsu ba ...
The code has been copied to your clipboard. The URL has been copied to your clipboard Kullum da karfe 6 na safe agogon Najeriya da Nijar muna gabatar da labarai da rahotanni da dumi-duminsu, sannan mu ...
Bidiyon ya nuna yadda matar Abbas Haruna mai suna Hussaina ta zayyana irin halin da mijinta ya shiga bayan da ya samu sabani ...
Mai magana da yawun kamfanin na NNPCL, Olufemi Soneye, ne ya bayyana hakan a yau litinin cikin wata sanarwa. Kamfanin man ...